A cigaba da inganta aikin Hisbah da Hukumar Hisbah ta Jihar Katsina ke yi ta hanyar samar da hadinkai tsakanin kungiyoyin addini da dariku, Babban Kwamanda Hisbah na Jiha, Dr. Aminu Usman (Abu Ammar), ya tattauna da hadakan kungiyoyin dariku da ke cikin Hisbah a ofishinsa. Hadaddiyar kungiyar Agajin dariku […]
Read MoreNews
Shugaban Hukumar Hisbah Dr. Aminu Usman (Abu Ammar) ya karbi bakuncin yan kungiyar Finpact Development Foundation (FINDEF).
Shugaban kungiyar, Dr. Anjorin ya ce sun ziyarci hukumar ta Hisbah ne don nuna goyon bayansu gareta, tare da neman hadin kan hukumar don kamawa _foundation_ din wajen taimakawa al’ummah musamman marasa karfi da marayu. Kwamandan Hisbah ya ba su tabbacin hukumar zata ba su hadin kai a kan dukkanin […]
Read MoreHUKUMAR HISBAH TA JIHAR KATSINA TA LALATA KAYAN MAYE A KARAMAR HUKUMAR KAFUR
A kwanakin da su ka gabata ne bayan Hukumar Hisbah ta lalata tarin kayan maye a garin Funtua, reshen Hukumar na Karamar Hukumar Kafur ya kama kayan maye da su ka hada da samfari kala-kala na giya mai yawa. Bayan bin ka’idojin da doka ta tanada, hukumar ta lalata wadannan […]
Read MoreKADAN DAGA CIKIN AYYUKAN DA HUKUMAR HISBAH TA JIHAR KATSINA TA YI A CIKIN WATANNI KADAN DA KAFA TA
HUKUMAR HISBAH TA JIHAR KATSINA TA KONA KAYAN MAYE MASU YAWA A FUNTUA
Hukumar Hisbah ta Jihar Katsina, wato Katsina State Hisbah Board, ta kona kayan maye na maƙudan kuɗi jiya Asabar 20/7/2024 a garin Funtua. Daruruwan ‘yan Hisbah ne daga kananan hukumomin Jihar Katsina a karkashin jagorancin Babban Kwamandan Hisbah na Jihar, Dr. Aminu Usman (Abu Ammar) su ka taru a garin […]
Read MoreKungiyar Tsaffin Daliban Jami’ar Al-Qalam Ta Karrama Kwamandan Hisbah Na Katsina
Taron bikin karramawar ya samu halartar manyan baki ciki har da Gwamnan jihar Katsina, Malam Dikko Umar Radda, PhD; Shugaban Ma’aikatan Fadar Gwamnatin jihar, Alhaji Jabiru Muhammad Tsauri; da Shugaban Jami’ar Al-Qalam, Farfesa Nasir Musa Yauri. Sauran mahalarta sun hada da malaman jami’o’i da tsoffin daliban da aka karrama.
Read More